Tsaron kasa: Buhari ya fusata, yace Ortom baya ganin laifin kansa, na wasu yake hange

Fadar shugaban kasa tayi martani kan zargin da gwamnan jihar Binuwai, Samuel Ortom, ya jefa shugaban kasa Muhammadu Buhari da shi a kan matsalar tsaro a kasa.


source https://hausa.legit.ng/1413865-tsaron-kasa-buhari-ya-fusata-yace-ortom-baya-ganin-laifin-kansa-na-wasu-yake-hange.html

Comments

Previous
Next Post